Kai tsaye: Daga Kotun koli kan sakamakon hukuncin Gwamnan jihar Kebbi


Yanzu haka al'ummar jihar Kebbi suna sauraron jin sakamakon hukuncin da Kotun koli ta Najeriya za ta yanke kan zaben Gwamnan jihar da Kotun daukaka karakin zabe ta jaddada wa Dr Nasir Idris na jamiyyar APC nassara kan abokin takararsa Janar Aminu Bande (Murabus) na jamiyyar PDP.



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN