Yan sanda sun sanarda bacewar wata yarinya a Minna an ba da lambar waya ga wanda ya ganta

 

Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta sanar da bacewar wata yarinya mai suna Amina Mukta a Minna.

 Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Wasiu Abiodun, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin, 4 ga watan Disamba, 2023, ya ce duk wanda yake da cikakken bayanin inda take to ya kai rahoto ga ofishin ‘yan sanda mafi kusa ko kuma ya kira wannan lambar 08031308835.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN