Gwamna Nasir Idris ya ambato alhairi da ya kudirta wa Kebbi, ya yi babban tayi ga yan adawa bayan sake nassara a Kotu (Bidiyo)

 

Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ambato wasu manufofin alhari da ya kudiri aniyar yi wa al'ummar jihar Kebbi a lokacin ja yake jawabin gidiya ga Allah bisa jaddada nassarar da Kotun daukaka kara ta yi na tabbatar masa da kujerarsa.

Kazalika Gwamna Nasir ya kuma yi kira mai ban mamaki ga "wadanda suka yi kararsu"  bisa wata manufa guda daya tak.

Latsa kasa ka kalli takaitaccen bayani
👇👇👇

Abin da Gwamnan Kebbi ya kudirta yi da tayi ga yan adawa da al'umma

Posted by ISYAKU.COM on Friday, November 24, 2023

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN