Da duminsa: An dakatar da Jaruma Khadija Mai Numfashi daga Kannywood har tsawon shekara 2, duba dalili (Bidiyo)


Shugaban Hukumar Tace Fina-finai ta Kano Malam Abba Almustapha ya yiwa Freedom Radio karin bayani kan dalilansu na dakatar da Jaruma Khadija Mai Numfashi daga Kannywood har tsahon shekaru biyu. Shafin Freedom Radio ya wallafa.

Latsa nan ka saurari dalilai 👇👇👇

Abin da ya sanya muka dakatar da Jaruma Khadija Mai Numfashi daga Kannywood

Shugaban Hukumar Tace Fina-finai ta Kano Malam Abba Almustapha ya yiwa Freedom Radio karin bayani kan dalilansu na dakatar da Jaruma Khadija Mai Numfashi daga Kannywood har tsahon shekaru biyu.

Posted by Freedom Radio Nigeria on Monday, 20 November 2023

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN