Yanzu yanzu: Kotun sauraron kararrakin zabe na jihar Kebbi ta yi watsi da kara kan takardur karatu na Mataimakin Gwamna


Kotun sauraron kararrakin zabe na jihar Kebbi ta yi watsi da karar da Dan takarar Gwamna na jam'iyar PDP ya shigar kan zancen takardun makarantar Mataimakin Gwamnan jihar Kebbi Senata Umar Abubakar daga 1974 zuwa 1979. 

Kotu ta ce wanda aka yi kara ya gabatar da takardun Satifiket na gama makarantar . Sai dai masu kara sun mayar da hankali kan zancen takardar Tistimoniyal wanda takarda ce ta cikin gida a makaranta.

Karin bayani na nan tafe..... 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN