Yanzu yanzu: Bayanai sun fito dangane da matsayin wutar lantarkin Birnin kebbi, jihar Kebbi


 Bayanai daga majiya mai tushe dangane da lamarin wutan lantakin garin Birnin kebbi da jihar Kebbi na cewa babu takamammen ka'idar ranar da za a mayar da wutar.

Sai dai Majiyarmu ta kara da cewa hukumomin da tafiyar da gyaran lamarin ya shafa suna aiki tukuru domin ganin an kammala aikin da ake yi don ganin an mayar wa jama'a wutar lantarki ba da jimawa ba.

Majiyar ta ce:

" TCN da KEDCO suna da Corporate Information Department, wanda ke da alhakin sanarwa tare da fitar da labarai dangane da irin wannan lamari. Matukar an daidaita lamurra wannan sashe zai fitar da sanarwar mataki da ake kai, kuma za a sanar da jama'a". 

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN