Shi ke nan: Kotu ta tabbata da kujerar Gwamna Uba na APC a jihar Kaduna


 A ranar Alhamis ne kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kaduna ta tabbatar da zaben Sanata Uba Sani a matsayin gwamnan jihar Kaduna.

 Kotun ta yanke hukuncin ne a karar da jam’iyyar PDP da dan takararta Isah Mohammed Ashiru suka shigar. PM News ya rahoto.

 Ashiru ya kalubalanci nasarar Sani a zaben gwamna da aka yi ranar 18 ga Maris, Kotun ta ce an zabi Sani bisa ka'ida.

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN