Shi ke nan: Kotu ta tabbata da kujerar Gwamna Uba na APC a jihar Kaduna


 A ranar Alhamis ne kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kaduna ta tabbatar da zaben Sanata Uba Sani a matsayin gwamnan jihar Kaduna.

 Kotun ta yanke hukuncin ne a karar da jam’iyyar PDP da dan takararta Isah Mohammed Ashiru suka shigar. PM News ya rahoto.

 Ashiru ya kalubalanci nasarar Sani a zaben gwamna da aka yi ranar 18 ga Maris, Kotun ta ce an zabi Sani bisa ka'ida.

Published by isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN