Dubban yan kasar Nijar sun mamaye barikin sojin Faransa suna neman sojin su fice daga Nijar - Hotuna


Dubu dubatan Yan kasar Nijar sun mamaye barikin sojin kasar Faransa da ke Niamey suna neman sojin su fice daga kasarsu.

Rahotun Aljazeera ya ce akwai sojin Faransa 1500 a kasar Nijar wanda yan Nijar a halin yanzu ke neman su fice daga kasar su.

Rahotanni sun ce jami'an tsaron Nijar suna ta lallashin dubban matasan, wadanda suka ce ba za su bar wajen ba sai sojin Faransa sun fice daga kasarsu.




Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN