Karfin hali: Tsoffin ‘yan ta’addan Boko Haram sun gudanar da zanga-zanga kan rashin biyansu alawus


Wasu tsoffin ‘yan ta’addan Boko Haram sun gudanar da zanga-zanga a jihar Borno kan rashin biyansu alawus-alawus.


 Tsoffin ‘yan ta’addan da ake tsare da su a sansanin Hajji da ke Borno bayan sun mika wuya ga gwamnatin Najeriya, sun haifar da cikas bayan tare babbar hanyar Bulumkutu zuwa Maiduguri a yayin zanga-zangar ranar Juma’a 18 ga watan Agusta.


 Sun zargi gwamnatin tarayya da hana su alawus din N30k da aka yi musu alkawari.

Published by isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN