Karfin hali: Tsoffin ‘yan ta’addan Boko Haram sun gudanar da zanga-zanga kan rashin biyansu alawus


Wasu tsoffin ‘yan ta’addan Boko Haram sun gudanar da zanga-zanga a jihar Borno kan rashin biyansu alawus-alawus.


 Tsoffin ‘yan ta’addan da ake tsare da su a sansanin Hajji da ke Borno bayan sun mika wuya ga gwamnatin Najeriya, sun haifar da cikas bayan tare babbar hanyar Bulumkutu zuwa Maiduguri a yayin zanga-zangar ranar Juma’a 18 ga watan Agusta.


 Sun zargi gwamnatin tarayya da hana su alawus din N30k da aka yi musu alkawari.

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN