Al'ummar garin Kamba sun yi zargin an kwace filayensu aka ba wadanda ba yan asalin garin ba da sunan alfarmar siyasa


Wasu al'ummar garin Kamba a jihar Kebbi sun yi zargin cewa an karbe filayensu da sunan za a yi masu aikin ci gaba. Sai dai daga bisani suka gan wasu da ba yan asalin garin Kamba ba sun zo da takardun malakar Filaye daga Ma'aikatar Filaye na jihar Kebbi suna neman wadanda za su saye filayen daga hannunsu.

Wanan lamari ya jawo zarge-zarge tsakanin al'ummar garin Kamba da yake da bukatar kulawar gaggawa daga mahukantan jihar Kebbi.

Latsa nan ka kalli takaitaccen bayanin yadda ta faru.👇👇👇


Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN