Hukumar Hisbah a jihar Kebbi ta aske kan wani saurayi, duba dalili


Hukumar Hisbah ta jihar Kebbi ta aske gashin kan wani matashi. 

 Hukumar a shafinta na Facebook a ranar Laraba, 16 ga watan Agusta, 2023, ta ce salon gashi ya saba wa koyarwar addinin Musulunci.

Hukumar ta wallafa cewa:

"wani saurayi mai gashi barkatai yashiga hannun hisbah, an aske kansa wannan  gashin da ya Tara yasabawa koyawar musulunci dakuma dabiun bahaushe 

Allah shirya Muna ameen"

Published by isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN