Hukumar Hisbah a jihar Kebbi ta aske kan wani saurayi, duba dalili


Hukumar Hisbah ta jihar Kebbi ta aske gashin kan wani matashi. 

 Hukumar a shafinta na Facebook a ranar Laraba, 16 ga watan Agusta, 2023, ta ce salon gashi ya saba wa koyarwar addinin Musulunci.

Hukumar ta wallafa cewa:

"wani saurayi mai gashi barkatai yashiga hannun hisbah, an aske kansa wannan  gashin da ya Tara yasabawa koyawar musulunci dakuma dabiun bahaushe 

Allah shirya Muna ameen"

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN