Da duminsa: Zakuna sun kai hari sun cinye wani mutum mai shekaru 30 a wani wurin ajiye namun daji


Zakuna sun cinye wani mutum mai shekaru 30 da haifuwa a dajin Dinokeng da ke Gauteng a Afirka ta Kudu.


 Marigayin, mai suna Johannes Matshe, wanda ma’aikaci ne na daya daga cikin masu mallakar filayen a wurin ajiyar, Zakuna sun kashe shi ne a daren Lahadi, 13 ga watan Agusta, kuma an gano gawarsa a safiyar ranar Litinin, 14 ga watan Agusta, 2023.


 Kakakin hukumar, Hartogh Streicher, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa a ranar Alhamis, 17 ga watan Agusta.

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN