Da dumi-dumi: Wata mata ta sace jariri dan wata shida a shagon gyaran gashi na namahaifiyarsa a jihar arewa



An sace wani yaro dan wata 6 mai suna Chinedu Chukwueke a shagon mahaifiyarsa da ke Kasuwar Kure a Minna, babban birnin jihar Neja a ranar Lahadi, 23 ga watan Yuli, 2023.

 Mahaifin yaron ya ce wata mata ce ta sace yaron da ta zo da sunan koyan aiki a cikin salon matarsa.

 Idan kuna da wani bayani mai amfani, ku tuntuÉ“i mahaifin yaron a lambar da ke Æ™asa.


 “Yaro na Chinedu Chukwueke dan watanni 6 an dauke shi daga shagon matata a yau Lahadi a kasuwar Kure Minna.  Wata Mata ta zo ta ce tana son koyon aiki a salon matata ta dauki jariri . Ga lambar wayarta 09032876441 ko 07033286837,”


Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN