Jaruma Momee Gombe ta sake tayar da kura a intanet da sabbin hotuna

Jaruma Momee Gombe Kannywood

Fitacciyar Jarumar masana'antar Kannywood Momee Gombe ta sake daukan hankalin masoyanta a yanar gizo da sabbin hotuna.

Momee ta ruwaito a shafinta na Facebook  cewa:

"Indai bazamu manta da cin abinci ba safiya da maraice to karmu manta da yiwa annabi muhammadu sallallahu alaihi wassalam salati"





Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN