Yanzu-Yanzu: Mahajjatan Najeriya Sun Yi Hatsarin Mota A Hanyar Zuwa Abuja



Wata motar bas dauke da mahajjata daga jihar Nasarawa zuwa Abuja don tafiya kasa mai tsarki ta yi hatsari. 

Daily Trust ta tattaro cewa motar bas din mai dauke da wurin zama 18 ta yi hatsarin ne a kusa da Kara a karamar hukumar Keffi ta jihar Nasarawa a ranar Laraba 24 ga watan Mayu. Legit ya wallafa.

Har yanzu ana kan tattara bayanai akan musabbabin hatsarin motar, yayin da aka tabbatar da cewa mutane da dama sun samu raunuka. 

Sauran karin bayani na nan tafe...... 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN