Tun Kafin a Rantsar Da Shi a Matsayin Gwamna, Uba Sani Ya Fara Muhimmin Nadi a Gwamnatinsa


Sanata Uba Sani, zaɓaɓɓen gwamnan jihar Kaduna, ya sanar da naɗinsa na farko, kwanaki kaɗan kafin a rantsar da shi, inda ya bayyana Muhammad Lawal, a matsayin sakataren watsa labaransa.

A cewar rahoton Tribune, Uba Sani ya yi duba ne da ƙwarewar da Lawal ya ke da ita, a ɓangarori daban-daban.

A cikin wata sanarwa da ya rattaɓawa hannu, zaɓaɓɓen gwamnan na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya bayyana cewa naɗin Muhammad Lawal zai fara aiki ne daga ranar Talata, 23 ga watan Mayun 2023.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN