Karshen jayayya: Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Adeleke a matsayin Gwamnan jihar Osun


Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Karshen jayayya: Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Adeleke a matsayin Gwamnan jihar Osun na jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Jihar Osun da aka gudanar a 2022.

Kotun Kolin ta kuma yi watsi da karar da tsohon Gwamna, Adegboega Oetola na Jam’iyyar APC ya shigar na kalubalantar cancantar Adeleke na tsayawa takara a zaben. Aminiya ta rahoto.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN