Type Here to Get Search Results !

Karshen jayayya: Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Adeleke a matsayin Gwamnan jihar Osun


Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Karshen jayayya: Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Adeleke a matsayin Gwamnan jihar Osun na jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Jihar Osun da aka gudanar a 2022.

Kotun Kolin ta kuma yi watsi da karar da tsohon Gwamna, Adegboega Oetola na Jam’iyyar APC ya shigar na kalubalantar cancantar Adeleke na tsayawa takara a zaben. Aminiya ta rahoto.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN