Kai Tsaye: Rantsar da Bola Tinubu, mika mulki da jawabin shugaban kasa


Wa'adin gwamnatin Asiwaju Ahmed Bola Tinubu a matsayin shugaban kasar Najeriya na 16 zai fara ne a hukumance bayan rantsar da shi a ranar Litinin 29 ga watan Mayu.

Bikin rantsar da sabon shugaban kasar, wanda kuma zai kawo karshen wa'adin Shugaba Muhammadu Buhari, za a yi shi ne a farfajiyar Eagle Square da ke birnin tarayya Abuja, misalin karfe 10 na safiya.

Ku kasance tare da mu ta hanyar dannan Link na wannan kanun labarai a ko da yaushe domin samun sabbin rahotanni kan yadda bikin mika mulkin me yafiya

Latsa wannan kanun labarai:

Kai Tsaye: Rantsar da Bola Tinubu, mika mulki da jawabin shugaban kasa

Asali: daga Legit.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN