Dan siyasar Arewa ya leko wani lamari daga zaman Tinubu Shugaban kasa

Dan siyasar Arewa ya leko wani lamari daga zaman Tinubu Shugaban kasa


Ahmed Tijjani Musa ATM, ya zakulo wasu muhimman lamurra da suka shafi zaben Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya musamman bayan rantsar da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

A takaitaccen jawabi daya yi da shafin labarai na yanar gizo isyaku.com Ahmed Tijjani Musa ya yi wani zance mai Jan hankali gameda tsohon Gwamnan Zamfara Sanata Abdul-Azeez Yari

Latsa kasa ka kalli bidiyon
👇👇👇

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN