Type Here to Get Search Results !

Main event

Yanzu yanzu: Soja ya harbi barawon akwatin zabe a Kebbi


Soja ya dirka wa wani mutum harbi a yayin da mutumin ya yi yunkurin kwace akwatin zabe daga hannun jami'an INEC a Karamar Hukumar Fakai ta Jihar Kebbi. Jaridar Aminiya ta ruwaito.

Shaidu sun ce wanda aka harba din tsohon dan haramtacciyar kungiyar tsaro ta sa-kai ne wanda shi da abokansa suka kutsa wata rumfar zabe a matsayin jami'an tsaro.

A nan ne suka yi yunkurin kwace akwatin zabe a hannun jami'an INEC, kuma kokarin mutanen wurin na hana su ya ci tura.

An ce ya yi yunkurin kwace bindiga a hannun wani soja, shi ne sojan ya dirka mishi harbi.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies