HomeLABARITa tabbata: Sarkin Musulmi ya ce gobe Juma'a ne karamar Sallah a Najeriya Ta tabbata: Sarkin Musulmi ya ce gobe Juma'a ne karamar Sallah a Najeriya Isyaku Garba April 20, 2023 0 Sarkin Musulmi ya sanar da cewa, a ranar Juma;a ne za a yi sallah karama a Najeriya.Ya bayyana hakan ne bayan dogon lokacin da Musulman Najeriya suka jira don jin ta bakinsa, kamar yadda wani faifan bidiyo ya nuna. Legit ya rahoto.BY ISYAKU.COM Newer Older
Da Dumi-Dumi: Hadimin Atiku Ya Yi Amai Ya Lashe, Ya Taya Tinubu Murnar Zama Sabon Shugaban Kasar Najeriya May 30, 2023
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI