Type Here to Get Search Results !

Main event

Ta tabbata: Sarkin Musulmi ya ce gobe Juma'a ne karamar Sallah a Najeriya


Sarkin Musulmi ya sanar da cewa, a ranar Juma;a ne za a yi sallah karama a Najeriya.

Ya bayyana hakan ne bayan dogon lokacin da Musulman Najeriya suka jira don jin ta bakinsa, kamar yadda wani faifan bidiyo ya nuna. Legit ya rahoto.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies