Ta tabbata: Sarkin Musulmi ya ce gobe Juma'a ne karamar Sallah a Najeriya


Sarkin Musulmi ya sanar da cewa, a ranar Juma;a ne za a yi sallah karama a Najeriya.

Ya bayyana hakan ne bayan dogon lokacin da Musulman Najeriya suka jira don jin ta bakinsa, kamar yadda wani faifan bidiyo ya nuna. Legit ya rahoto.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN