Nasiru Idris ya zama zaɓaɓɓen Gwamnan Kebbi


Dokta Nasiru Idris na Jam'iyyar APC ya lashe zaben Gwamnan Jihar Kebbi da aka karasa a ranar Asabar. Aminiya ta ruwaito.

Jami'in tattara sakamakon zaben gwamnan, Farfesa Sa'idu Yusuf, ya sanar cewa Dokta Nasiru ya zama zaɓaɓɓen Gwamnan Kebbi bayan da ya samu mafi rinjayen kuri'u, 409,225.

Wanda ya zo na biyu shi ne dan takarar jam'iyyar PDP, Janar Aminu Bande wanda ya samu kuri'u 360 940

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN