Type Here to Get Search Results !

Main event

Nasiru Idris ya zama zaɓaɓɓen Gwamnan Kebbi


Dokta Nasiru Idris na Jam'iyyar APC ya lashe zaben Gwamnan Jihar Kebbi da aka karasa a ranar Asabar. Aminiya ta ruwaito.

Jami'in tattara sakamakon zaben gwamnan, Farfesa Sa'idu Yusuf, ya sanar cewa Dokta Nasiru ya zama zaɓaɓɓen Gwamnan Kebbi bayan da ya samu mafi rinjayen kuri'u, 409,225.

Wanda ya zo na biyu shi ne dan takarar jam'iyyar PDP, Janar Aminu Bande wanda ya samu kuri'u 360 940

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies