HomeZAMFARAShi ke nan: Sanata Kabiru Marafa ya fadi zabe a jihar Zamfara Shi ke nan: Sanata Kabiru Marafa ya fadi zabe a jihar Zamfara Isyaku Garba April 16, 2023 0 Sakamakon karashen zabe da ke fitowa daga jihar Zamfara na cewa Sanata Kabiru Marafa ya fadi zabe.Ikra Aliyu Bilbis na Jam'iyyar PDP ya kayar da Sanata Kabiru Marafa a zaben Sanata Zamfara ta Tsakiya.Ikra Bilbis ya ci zaben ne da kuri'u 10,866 a yayin da Marafa na APC ya samu 91,216.BY ISYAKU.COM Newer Older
Da Dumi-Dumi: Hadimin Atiku Ya Yi Amai Ya Lashe, Ya Taya Tinubu Murnar Zama Sabon Shugaban Kasar Najeriya May 30, 2023
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI