Type Here to Get Search Results !

Yadda mutane 9 yan gari daya suka mutu a hadarin mota a jihar arewa


Wani mumunar hatsarin mota ya rutsa da wasu alummar garin Dugabau da ke karamar hukumar Kabo, 

Wasu bayin Allah mutum( 9) sun rasu sakamakon hadarin mota a kan hanyarsu ta zuwa garin Kachiya da ke jihar Kaduna. Kano online TV ya wallafa.

Babu wani Karin bayani yadda lamarin ya faru kawo yanzu. Kazalika babu wata sanar dangane da faruwar lamarin daga jami'an tsaro kawo yanzu.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies