Yadda mutane 9 yan gari daya suka mutu a hadarin mota a jihar arewa


Wani mumunar hatsarin mota ya rutsa da wasu alummar garin Dugabau da ke karamar hukumar Kabo, 

Wasu bayin Allah mutum( 9) sun rasu sakamakon hadarin mota a kan hanyarsu ta zuwa garin Kachiya da ke jihar Kaduna. Kano online TV ya wallafa.

Babu wani Karin bayani yadda lamarin ya faru kawo yanzu. Kazalika babu wata sanar dangane da faruwar lamarin daga jami'an tsaro kawo yanzu.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN