Type Here to Get Search Results !

APC Ta Sha Kaye A Gidan Gwamnatin Kaduna


Jam’iyyar APC mai mulkin jihar Kaduna ta sha kaye a akwatunan zaÉ“e biyun da ke Gidan Sir Kashim Ibrahim, fadar gwamnatin jihar. Jaridar Aminiya ta ruwaito.

ÆŠan takarar gwamna na PDP, Alhaji Isa Ashiru Kudan ne ya lashe akwati mai lamba 014 da Æ™uri’u 77 yayinda É—an takarar APC, Sanata Uba Sani ya samu Æ™uri’u 40.

Jami’in zaÉ“e Mohammed Baso ya ce jam’iyyun PRP da NNPP sun samu Æ™uri’u É—ai-É—aya.

Haka ma akwatu mai lamba 013 PDP ta yi nasara da Æ™uri’u 69 yayinda APC ta samu 64.

Jami’in zaÉ“e Kalu Kelechi Michael ya ce jam’iyyar LP ta samu takwas, yayinda PRP da NNPP suka samu É—ai-É—aya.

Post a Comment

1 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Rubuta ra ayin ka

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies