Wargi ya baci: Tinubu ya maka jam'iyyar PDP da LP a kotu kan hana ci gaba da tattara sakamakon zabe


Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya shigar da kara domin hana jam'iyyar LP da PDP hana ci gaba da tattara da bayyana sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu da aka gudanar. Jaridar Aminiya ta ruwaito.

Wannan ya biyo bayan sanarwae da PDP, LP da jam'iyyar ADC suka fitar kan bukatar shugaban INEC ya sauka daga mukaminsa.

Jam'iyyun adawar sun zargi cewar an tafka magudi da kura-kurai a zaben da aka gudanar.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN