Yanzu yanzu: INEC ta saki sunayen rumfuna 240 da ba a za a yi zabe a bana



Yayin da ‘yan Najeriya ke ci gaba da jiran zaben zaben 2023, sai kwatsam hukumar zabe ta fitar da rahoton cewa, akwai rumfuna 240 da ba za a yi zabe ba a bana. Legit.ng ya wallafa.

Hukumar ta INEC ta saki jerin sunayen rumfunan zabe 240 da ba za a yi zabe ba a kasar nan a zaben 2023.

A baya hukumar zaben ta bayyana cewa, ba za a yi zabe a rumfunan ba saboda basu da wadanda suka yi rajistan yin zabe a cikinsu.

A jerin rumfunan zaben 240 an ce ba za a yi zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya na ranar 25 ga watan Faburairun bana ba.

Hakazalika, hakan na nufin ba za a yi zaben gwamna na ranar 11 ga watan Maris ba da ma ‘yan majalisun jiga fadin kasar ba.

A kasa mun tattaro muku jerin sunayen rumfunan kamar haka:

Latsa nan ka karanta jerin runfunan:

https://m.facebook.com/inecnigeria/posts/577879221031808

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN