Yan daba sun tarwatsa masu zabe a wata karamar hukuma a jihar Kano


Rahotanni daga Arewa Radio 93.1 na cewa wasu da ake zargin 'Yan Daba ne sun Tarwatsa masu zabe a Kadawa dake karamar hukumar Ungogo Kano

Masu zabe da jami'an wucin gadi sun tsorata yayinda wasu suka fara ficewa

Sai dai daga bisani jami'an tsaro sun kai dauki makarantar, yanzu haka ana kokarin ganin an cigaba da zabe kamar yadda dan jarida Nura Mudi ya rahoto.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN