Type Here to Get Search Results !

Yan daba sun tarwatsa masu zabe a wata karamar hukuma a jihar Kano


Rahotanni daga Arewa Radio 93.1 na cewa wasu da ake zargin 'Yan Daba ne sun Tarwatsa masu zabe a Kadawa dake karamar hukumar Ungogo Kano

Masu zabe da jami'an wucin gadi sun tsorata yayinda wasu suka fara ficewa

Sai dai daga bisani jami'an tsaro sun kai dauki makarantar, yanzu haka ana kokarin ganin an cigaba da zabe kamar yadda dan jarida Nura Mudi ya rahoto.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies