Ta fara faruwa: Yan bangar siyasa sun sace na'urar gudanar da zabe BVAS guda 8 - INEC


'Yan bangar siyasa sun sace na’urar tantance masu zabe ta BVAS guda takwas.  Shugaban Hukumar Zabe ta Kasar (INEC) Farfesa Mahmud Yakubu ya sanar dachaka. 

Ya ce an sace na’urorin ne a Jihohin Katsina da Delta, Kodayake ya ce jami'an tsaro sun sami nasarar kwato guda uku daga ciki.

Ya bayyana haka ne a wani taron manema labarai na farko kan zaben na ranar Asabar.

Sai dai Farfesa Mahmud ya ba dukkan wadanda ke kan layi tabbacin cewa za su sami damar kada kuri'arsu, ko da bayan cikar wa'adin karfe 2:30.

Daga Abbas Jimoh da Sani Ibrahim Paki na Jaridar Aminiya.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN