Shugaba Buhari zai yi wa yan Najeriya jawabi karfe 7 na safiyar Laraba


Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi na kasa a ranar 16 ga Fabrairu, 2023 da karfe 7.00 na safe. Kamfanin dillacin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito.

 Mai magana da yawun shugaban kasar, Mista Femi Adesina, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a daren Laraba.

 Don haka Adesina ya bukaci gidajen Talabijin da gidajen rediyo da sauran kafafen yada labarai na zamani da su hada kai da gidajen Talabijin na Najeriya da Rediyon Najeriya domin yada shirye-shiryen. 

BY ISYAKU.COM

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN