Zanga-zanga ta barke a jihar Kudu sakamakon hauhawan farashin man fetur (Hotuna)


Zanga zanga ta barke a  Benin City babbar birnin jihar  Edo ranar Litinin 30 ga watan Janairu yayin da jama'a suka bazama kan tituna domin nuna adawa da yawaitan karin kudin man fetur. Shafin isyaku.com ya wallafa. 

Masu zanga zangan sun kona tayoyi a kan wasu manyan tituna a birnin Benin babban Birnin jihar.

Majiyarmu ta ce masu zanga zangan sun yi zargin cewa ana siyar masu da man fetur a farashin Naira 400 a kowane lita.




Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN