Yanzu yanzu: Yan Majalisar dokokin jihar Kebbi guda 20 cikin 21 sun ajiye mukamansu


Yan Majalisar dokokin jihar Kebbi guda 20 sun sanar da cewa sun ajiye mukamansu gaba daya. Shafin labarai na ISYAKU.COM ya samo

Wata sanarwa da Shehu Muhammad Yauri ya sanya wa hannu kuma yake zagayawa a shafukan sada zumunta ya sanar da haka ranar Alhamis 26 ga watan Janairu 2023.

Sanarwar ta ce wadanda suka ajiye mukamansu sun hada da mataimakin Kakakin Majalisar dokokin jihar Kebbi da sauran Yan Majalisar gaba dayansu.



Ku biyo mu don samun karin bayani.... 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN