Da Dumi-dumi: Hukumar zabe mai zaman kanta ta kara wa’adin rufe karbar PVC


Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta tsawaita wa’adin daina karbar katin zabe na dindindin zuwa ranar 5 ga watan Fabrairun 2023, Channels Tv ta rahoto.

INEC ta tsayar da ranar 31 ga watan Janairu matsayin ranar da za a daina karbar katin zaben dindindin amma kwamishinan hukumar, Festus Okoye yace an tsawaita tare da kara wa’adin don baiwa ‘yan Najeriya damar karbar katikansu.

Karin bayani na tafe…

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN