Yanzu-Yanzu: Wata Kotu ta dakatar da batun tisa keyar shugaban yan sandan Nigeria zuwa gidan Yari


Wata babban kotun tarayyar mai zamanta a Abuja, ta dakatar da hukunchin da aka yiwa shugaban yan sanda Nigeria na daurin wata uku a gidan 'dan kande.

Legit.ng ta wallafa cdwa Mai shari’a Bolaji Olajuwon, a cikin hukuncin da ta yanke a ranar Laraba, ya ce akwai shaidu a gaban kotun ta da ke nuna cewa shugaban yan sandan ya bi umarnin kotun. 

Umarnin kotun farkon dai shine a maido da Patrick Okoli, wanda aka yi wa ritayar dole daga aikin ‘yan sanda. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN