2023: Jerin jihohi 20 da tabbas Atiku zai kawo kuri'unsu a zaben badi, inji wani jigon PDP


Reno Omokri, jigon jam’iyyar adawa ta PDP ya bayyana jerin wasu jihohi da yake da yakinin dan takarar PDP, Atiku Abubakar zai lashe kuri’unsu gaba daya a zaben 2023. Legit ya ruwaito.

Omokri, wanda tsohon hadimin tsohon shugaban kasan Najeriya Goodluck Jonathan ne ya bayyana hakan ne a shafinsa na Twitter kamar yadda Legit.ng Hausa ta samo.

Jihohin da Atiku zai lashe zabe a 2023

A cewarsa, Atiku za iyi nasara a jihohin da bai cinye su akalla ko da kaso 25% ne zai kawo a zaben na 2023 mai zuwa.

Ga jerin jihohin da Atiku zai iya cin zabe ba makawa a cewar Reno Omokri.

1. Kano

2. Delta

3. Katsina

4. Akwa-Ibom

5. Kaduna

6. Kuros Riba

7. Jigawa

8. Bayelsa

9. Sokoto

10. Edo

11. Zamfara

12. Filato

13. Kebbi

14. Bauchi

15. Adamawa

16. Gombe

17. Taraba

18. Nasarawa

19. Neja

20. Benue

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN