Type Here to Get Search Results !

Bidiyon yadda sabbin Alkalai suka yi rantsuwa da Allah rike da Alkurani a jihar Kebbi


Da safiyar ranar Litinin 21 ga watan Nuwamba 2022, an rantsar da sabbin Alkalai guda 20 a babban Kotun daukaka kara na shari'ar Musulunci da ke garin Birnin kebbi.

Latsa kasa ka kalli yadda Alkalan suka rantse da Allah rike da Alkur'ani.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies