An rantsar da sabbin Alkalan Kotunan sharia'ar addinin Musulunci su 20 a jihar Kebbi (Hotuna)


An rantsar da sabbin Alkalai na Kotunan sharia'ar Musulunci su 20 a jihar Kebbi karkashin jagorancin  Ag. Grand khadi Dr Tukur Sani Argungu da Chief Judge Muhammad Suleiman Ambursa. 

An rantsar da su ne a babbar Kotun daukaka kara na sharia'ar addinin Musulunci da ke Birnin kebbi da safiyar ranar Litinin 21 ga watan Nuwamba.

Karin bayani na nan tafe... 











Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN