Bayan da wata babbar Kotu ta yanke masa hukuncin kisa sakamakon kisan kai, matashi ya yi kokarin tserewa daga cikin Kotu lamari da ya ja artabu da jami'an tsaron Kurkuku a harabar Kotun a jihar Akwa Ibom ranar Alhamis 4 ga watan Agusta 2022.
Bayan da wata babbar Kotu ta yanke masa hukuncin kisa sakamakon kisan kai, matashi ya yi kokarin tserewa daga cikin Kotu lamari da ya ja artabu da jami'an tsaron Kurkuku a harabar Kotun a jihar Akwa Ibom ranar Alhamis 4 ga watan Agusta 2022.