Wata Mahaukaciya ta jefe wani saurayi da dutse har Lahira (Bidiyo)


Wata mata mai tabin hankali ta shiga hannun ‘yan sanda a ranar Litinin 1 ga watan Agusta a unguwar Kwame Nkrumah da ke birnin Accra bayan ta jefe wani saurayi har lahira. Shafin Isyaku News Online (isyaku.com) ya samo.

Hotunan da suka dauki mumunar lamarin, sun nuna mutumin kwance cikin jini a mahadar Nkrumah, wanda aka fi sani da Dubai.

An kama matar ne bayan da jami'an 'yan sanda suka samu kiran gaggawa kuma suka je wurin da lamarin ya faru a kan gadar sama.

Latsa ka kalli bidiyon yadda lamarin ya faru a ƙasa...

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN