MAGANIN CIWON YATSA NA DAN KANKARE

MAGANIN CIWON YATSA NA DAN KANKARE


Wannan ciwon yatsane da ake alakantawa da miyagun yawu na mutane,waton kambun baka kenan wanda idan mai kambun baka ya ga wani abu a jikinka na wata baiwa ko fasaha ya yi magana to nan take wani ciwo zai iya tsira a jikinka. Wanda wannan ciwon yatsa mai azabar zafi yana daga ciki. Wasu kuma a kan jarrabe su ne da yin ciwon a duk shekara ta Allah.

Maganin shi a nan, shi ne 

A nemi ganyen lalle tareda ganyen kaikayi komawa kan masheqiya 

Sai a dake su a kwaba da man kadanya kada a saka Vaseline man kadanya kawai za a saka a kwaba garin 

Sai a wanke yatsan da ruwan zafi sosai, sai a shafawa yatsan dukan shi, bayan ya wuni a sake cirewa a wanke da ruwan zafi kuma a sake shafa wani a kan yatsan, haka za a yi tayi kamin kwana uku insha Allahu za a ga abun mamaki cikin Dan gajeren lokaci yatsan zai warke.

Credit: Engr Ibrahim Saidu Uba

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN