Ta faru: Wani saurayi ya yi wa Malam Bello Yabo wankin babban bargo kan zargin zagin shugaba Buhari da sunan Waazi


Wani matashi ya yi wa fitaccen Malami Malam Bello Yabo wankin babban bargo a wani faifen bidiyo da ke yawatawa a shafukan sada zumunta.

Matashin da ya ambato kasancewa a kasar Libya a faifen bidiyon, ya kalubalanci Malamin cewa ya je kasar Libya ya zagi shugaba Muhammadu Buhati ya gan abin da yara kanana za su yi masa.

Ya kuma ce Annabi bai zagi kowa ba a Waazi da ya yi a Duniya, sakamakon haka ya ce Bello Yabo baya da hujjar tasa Buhari a gaba yana tafka ashar da sunan Waazi.

Latsa kasa ka kalli bidiyon..

https://www.facebook.com/100001460927555/posts/pfbid06jRn75mvyNMtnXwG9rjhTk5ZLZaUSmStYZSixgHRtcPBGt8T9vVNTEner365amr2l/

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN