Duba jerin jihohin Najeriya 24 da Ma'aikata ba su bin bashin albashi


BudgIT, wata kungiyar kare hakkin farar-hula, ta fitar da sakamakon wani bincike da ta yi a jihohin kasar inda ta nuna jihohin da ma'aikata ba su bin bashin albashi da kuma wadanda ma'aikatansu ke bin bashi na akalla wata daya ko fiye da hakan. 

A rahotonsa, BudgIT ta ce nuna cewa jihohi kamar Edo, Ebonyi, Ondo da Taraba da kawo yanzu ma'aikatansu na bin bashi na wata shida da fiye da hakan. Legit.ng ta ruwaito.

Ga Jerin jihohin da ma'aikata ba su bin gwamnati bashi zuwa karshen watan Yulin 2022.

1. Sokoto 

2. Borno 

3. Zamfara 

4. Katsina 

5. Jigawa 

6. Yobe 

7. Kano 

8. Bauchi 

9. Gombe 

10. FCT, Abuja 

11. Kebbi 

12. Niger 

13. Kaduna 

14. Kwara 

15. Enugu 

16. Oyo 

17. Ogun 

18. Ekiti 

19. Osun 

20. Lagos 

21. Akwa Ibom 

22. Rivers 

23. Bayelsa 

24. Anambra 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN