Zaben Osun: Bidiyon yadda dan gidan wani dan siyasa ke siyan kuri'u kiri-kiri da rana tsaka


Yayin da ake ci gaba da gudanar da zaben Gwamnan jihar Osun ranar Asabar 16 ga watan Yuli, an gan dan gidan Ade "The Dancer" a wani faifen bidiyo yana siyan kuri'u. Shafin labarai na isyaku.com ya samo.

Ayoade Ojeniyi ne ya sako bidiyon lamarin a shafinsa na Facebook wanda ke yawatawa yanzu haka a yanar gizo.

Duk da gargadi da jami'an tsaro suka bayar, ta bayyana cewa har yanzu ana ci gaba da samun irin wannan lamari na siyan kuri'u a lokacin zaben na Gwamnan jihar Osun kuma wannan daya ne kawai cikin wadanda ke faruwa a cewar wata majiya.

Latsa kasa ka kalli bidiyo:

https://www.facebook.com/100081071498828/posts/pfbid0BHpB8PiatQSSKWBcyTXkvUjcsWmsUYDSzR5BEasy6FpF4fXbWowBF6Yh9Vk2sH27l/

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN