Yanzu-yanzu: Babbar Kotun jihar Kano ta yanke wa makashin Hanifa hukuncin kisa ta hanyar rataya har sai ya mutu


Wata babbara Kotun jihar Kano, ranar Alhamis, ta yanke wa Abdulmalik Tanko da wani mutum daya hukuncin kisa ta hanyar rataye su har sai sun mutu bayan ta kama su da laifin kashe yarinya yar shekara shida mai suna Hanifa Abubakar. Shafin isyaku.com ya samo.

NAN ta ruwaito cewa Alkalin Kotun Jastis Usman Na’abba ya kuma yanke wa  Fatima Musa hukuncin daurin shekara biyu a gidan yari. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN