Sanata Adamu Aliero mai wakiltar Kebbi ta tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya ya sake taba zukatan talakawan jihar Kebbi bayan ya bayar da tallafin N20.000 ga mutane 50 a kowane Mazaba na karamar hukumar Kalgo a jihar Kebbi.
Latsa kasa ka kalli yadda lamarin ya kasance:
Bidiyo na farko
Bidiyo na biyu