Fitaccen jigo a harkar Social Media a jihar Kebbi Abubakar Sadeek daga shafin Dandalin Diyasar Kebbi, ya magantu ga matasa kan harkar social media musamman wajen tallar Yan siyasa. Kafar labarai na yanar gizo isyaku.com ya samo.
Latsa kasa ka kalli bidiyo: