Mawallafin shafin labarai na isyaku.com Malam Isyaku Garba Zuru ya magantu a hira na musamman da gidan Talabijin na NTA da ke Birnin kebbi inda ya tabo takaitaccen tarihin rayuwarsa, social media da matsalolinta da kuma mafita kan lamarin.
Latsa kasa ka kalli firar: