Yadda wasu yan mata suka dambace suka ba hammata iska saboda wani saurayi (Hotuna)


An hangi wasu ‘yan mata biyu suna fada kan wani mutum a Limbe da ke kudu maso yammacin Kamaru. 

Rahotanni daga kasar Kamaru a ranar Juma'a, 10 ga watan Yuni, sun ce yawaitar mata masu fada saboda maza sun yi kamari a yankin. 

Wani mazauni yankin kuma ganau, ya ruwaito cewa:

"'Yan matan garin Limbe ba su yi kasa a gwiwa ba wajen tozarta kansu da kuma wakiltar kansu a gasar fada da maza. A gaskiya maza suna da matukar muhimmanci ga wadannan matan." Clement Toh ne ya rubuta 


Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN