Yadda wasu yan mata suka dambace suka ba hammata iska saboda wani saurayi (Hotuna)


An hangi wasu ‘yan mata biyu suna fada kan wani mutum a Limbe da ke kudu maso yammacin Kamaru. 

Rahotanni daga kasar Kamaru a ranar Juma'a, 10 ga watan Yuni, sun ce yawaitar mata masu fada saboda maza sun yi kamari a yankin. 

Wani mazauni yankin kuma ganau, ya ruwaito cewa:

"'Yan matan garin Limbe ba su yi kasa a gwiwa ba wajen tozarta kansu da kuma wakiltar kansu a gasar fada da maza. A gaskiya maza suna da matukar muhimmanci ga wadannan matan." Clement Toh ne ya rubuta 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN