Type Here to Get Search Results !

Tinubu ya ce Najeriya za ta dawo hayyacinta domin za su bayar da makasan jama'a

Dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC, Asiwaju Bola, ya tabbatar wa da 'yan Najeriya cew zai yi duk abinda ya dace kuma daidai karfinsa wurin dawo da kasar nan hayyacinta tare da magance matsalar kashe-kashe.

Tinubu yayi mika jawabin nasarar da ya samu, bayan an bayyana shi a matsayin wanda ya ci zaben fidda gwani, ya ce kashe juna ba ya daga cikin cigaba, Vanguard ta ruwaito.


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies