Siyasar Kebbi: Ministan Sharia Dr. Abubakar Malami ya aika sako ga jama'a da ya tayar da kura a fagen siyasar jihar Kebbi (Bidiyo)


Ministan Sharia kuma babban Lauyan Gwamnatin Najeriya Dr. Abubakar Malami SAN ya motsa siyasar jihar Kebbi sakamakon kalamai da ya yi da suka tayar da kura a fagen siyasar jihar Kebbi ranar Asabar 6 ga watan Yuni a Birnin Kebbi.

Latasa masa ka kalli bidiyo

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN