Type Here to Get Search Results !

Siyasar Kebbi: Ministan Sharia Dr. Abubakar Malami ya aika sako ga jama'a da ya tayar da kura a fagen siyasar jihar Kebbi (Bidiyo)


Ministan Sharia kuma babban Lauyan Gwamnatin Najeriya Dr. Abubakar Malami SAN ya motsa siyasar jihar Kebbi sakamakon kalamai da ya yi da suka tayar da kura a fagen siyasar jihar Kebbi ranar Asabar 6 ga watan Yuni a Birnin Kebbi.

Latasa masa ka kalli bidiyo

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies